Nadama Stories

27 Stories

KAICO NAH by SAKHNA03
#1
KAICO NAHby SAKHNA03
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa...
Completed
MAI ƊAKI...! by Nana_haleema
#2
MAI ƊAKI...!by Haleematou Khabir
Rayuwar gidan aurena ta kasance izina ga masu burin auren kud'i koda babu kwanciyar hankali. gidana ya kasance tamkar kabarin bature daga waje akwai kyau da k'yalli amma...
SANADIN CACA by SAKHNA03
#3
SANADIN CACAby SAKHNA03
..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantan...
SON ZUCIYA by FatimaUmar977
#4
SON ZUCIYAby Fatima Umar
littafin son zuciya littafi ne mai d'auke da zallar soyayya had'i da nishad'antarwa wannan littafi akwai chakwakiya domin kowa soyayyarsu zata dawo ta zama kiyayya mai m...
TUN RAN GINI by Queen-Meemiluv
#5
TUN RAN GINIby Meemi Basheer
labari Mai tab'a zuciya
ITA CE ZUCIYATA by fateemah0
#6
ITA CE ZUCIYATAby fateemah0
labari ne akan wani matashin saurayi ɗan mai kudi, shima kuma yana da kuɗi gashi ya tsani talaka a rayuwarsa,baya kaunar talaka ko kaɗan a zuciyarsa, sai kwatsam ya faɗa...
MATAR MUTUM COMPLETE by FatimaUmar977
#7
MATAR MUTUM COMPLETEby Fatima Umar
littafin matar mutum littafi ne mai dauke da soyayyar matasa biyu yariyar ta taso cikin wahala sa kamakon rashin uwa, daya daga cikinsu yana ta kokarin taimaka mata, uwa...
LAIFINA NE.. by ayshajb
#8
LAIFINA NE..by A'ishat Jubreel
Da tun farko nabi maganar sajida da hakan bata kasance dani ba , dana ɗauki shawarar data bani danaga dacewar haƙan ashe sajida masoyiyata ce na gaskiya ,ashe kawa tagar...
ANYI GUDUN GARA by AyshaGaladima666
#9
ANYI GUDUN GARAby AyshaGaladima666
Kirkirarren labarin wata yarinya me matukar tsoron mutane masu saka kaki,mussaman masu rike bindiga,wadda taki dan'uwanta me matukar kaunarta akan ya kasance Dan sanda W...
NADAMAR DA NAYI by FatimaUmar977
#10
NADAMAR DA NAYIby Fatima Umar
NADAMAR DA NAYI labari ne da yake d'auke da NADAMAR yaudara ,cin amana da dai sauransu. Labari ne a kan wata yarinya da ta fada soyayyar wani makaho iyayenta sukaki amin...
TUN RAN GINI TUN RAN ZANE. by khairi_muhd
#11
TUN RAN GINI TUN RAN ZANE.by khairi_muhd
Labari ne akan masoya guda biyu wayanda suka taso cikin kaunar junansu saidai iyauen su sun dauki alwashin babu a aure a tsaksninsu. Ga dai jini daya na yawo a jikinsu n...
KWARYA TABI KWARYA by FatimaUmar977
#12
KWARYA TABI KWARYAby Fatima Umar
kwarya tafi kwarya littafin mai dauke da darasi cin amana zalunci yaudara soyayya mai ciki da kalubale sai dai kuma akwai nasara sosai a ciki a sanadin shi ta rasa abubu...
MUHAMMAD ALEE by MumIrfaan
#13
MUHAMMAD ALEEby Maman irfaan
ko wani bawa da irin tashi jarabawar, akwai ɗan ta'addan da yana ta'addanci amma ko kaɗan bada son ranshi yake aikata hakan ba, tayaya al'umma zasu fahimci hakan?, tayay...
a sanadin auren zumunci by yusufayshat0
#14
a sanadin auren zumunciby ayshat yusuf
labari mai cike da tausayi soyayya zalumci da sauransu ...
NA YARDA NA MUTU by Mumseeyama
#15
NA YARDA NA MUTUby Hafsat A Garkuwa
Labari ne mai matuƙar taɓa zuciya da kuma tsantsar soyayya...
A SANADIN KAMA by Ruky_i_lawal
#16
A SANADIN KAMAby Rukayya Ibrahim Lawal
labari ne da ya ƙunshi illar rashin biyayya ga iyaye, nadama, soyayya, sakamakon biyewa son zuciya da jarumar ta yi ya haifar mata da gagarumar matsala da nadama a gidan...
Karshen Wahala by ayshabeauty12
#17
Karshen Wahalaby ayshabeauty12
Labari ne na tausayi da damuwa
DA BANSAN ASALINTA BA by FatimaUmar977
#18
DA BANSAN ASALINTA BAby Fatima Umar
labarin DA BANSAN ASALINTA BA labari ne mai rikitaciyar soyayya labarin masoya guda biyu wanda shi uban yariyar ya kasance mashayen giya ya dauki giya tamkar abinci Alla...
A RASHIN SANI..  by Hafssatu
#19
A RASHIN SANI.. by Hafsat musa
A rashin sani da jin rashin maganar iyayenta ta zabeshi A matsayin masoyin gaskiya, A rashin sani sanadiyar shi tayi rayuwa A gidan mahaukata a matsayin mahaukaciya mai...