6

1.7K 21 6
                                    

_Could this actually turned into something real? Shin ya zata kaya ne da zukatan masoya biyu wanda suke da banbance-banbance a tsakanin su? The class of the have and the have not??? Suraidah 'yar gidan wani babban oil tycoon ce. Muhammad Mahboub kuma d'an gidan talakawan talak ne. Shin ya zata kaya ne da qulluwar zuciyoyin wanda ba tsaran rayuwa bane ballanatana aure😮? Tab Shin ya kuke ganin wannan ruguntsumin zai kaya? Dr Falal Rabiu mai Mai wani sanannen billionaire ne wanda keda rijiyoyin mai a fad'in Najeriya, yana taimakon talakawa amma shi kam baya son talaka ya rab'e shi. Taya za'ai Muhammad Mahboub ya zamto siriki agare shi? Kai abin da kamar wuya. Mahboub *ANNURIN ZUCIYAR* Suraidah ne. Da sonshi ta rayu ya rene ta ya girmama a zuciar ta. Shin ko Suraidah zata iya bijerewa mahaifin nata? Tab! dankari Makari. Akwai cakwakiya fa, kun ta6a ganin talaka mai tsattsauran ra'ayi? Ku biyoni muje dan kuji me za'a kulla a tafiyar. Wannan labarin yasha banban da sauran rabarai na, zai ta6a zuciyoyin masu karatu, sannan zai fad'akar daku masu karatu, insha Allahu zai sanyaku nishad'i. Akwai zazzafar soyayya da kuma zazzafar kiyayya, akwai jarumtaka, sadaukarwa ta fannoni da dama, *ANNURIN ZUCIYA* daban yake a cikin sauran labarai. Domin mallakar ANNURIN ZUCIYA na marubuciyar MUSAYAR ZUCIYA (HAJJAH CE) ku tuntubi lamba kamar haka akan nera dari biyu kacal: +234 706 528 3730_

_*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER_

_07067124863_

*_Ko kuma*_

_09032345899_

_*IGIYAR ZATO.......💖_*

_Wattpad: missxoxo00_

_Gaba d'aya shafin nan sadaukarwa ne agare ku: TAWAN🥰❤️ (Billyn Abdul) Kina ran nana hansatu akoda yaushe.. Tare da Hansatu Rano (Opay)Madame fried rice 😂💖❤️_

    _54_

Kallo na ya yi tamkar zai min kuka, cikin ransa tunani yake yi me yasa bana yi masa kwatankwacin son da yake min? Me yasa yake jin soyayya ta a ranshi tamkar ya mutu? Ya fara tunanin anya ba wani babban laifi ya aikatawa ubangiji ba har yake hukuntasa ta wannan hanyar? Sai kawai ya sakar min hannu da jiki ma gabaki d'aya, hakan da naga ya yi ne yasa jikina yin sanyi, meye laifin me sonka mai share maka duk wani kuka naka? Ya juyo ya kalleni muka hada ido bawan Allah ya sakar min murmushi tare da cewa.

"Mu wuce ko?"

Kallansa kawai nake sai kuma daga baya nabi bayan sa muna tafiya yana dan gogar kafada ta, nasan so yake ya rungume ni amman gudun bacin raina yasa ya jure. Sai da ya fara kai mu muka yo siyaya sannan muka koma masaukin mu. Kayan jikina na rage shi kuma ya kunna mana room heater cikin sauri na haye kan gado bayan na dauki chocolate d'aya na rufe duk ilahirin jikina da blanket saboda sanyin ruwa da naje na kwaso. Jiyo shi nayi shima ya shigo blanket d'in a raina nace 'bashi da zuciya' amman a zahiri sai cewa nayi.

"Waye haka?"

"Kina da wani bayan ni ne?"

Banza nayi masa ya shigo ya rungume ni, na lumshe ido tare da gutsirar chocolate d'ina ina lumshe ido. Lalube ya fara yi a jiki na nayi masa banza dan naga shi sam baya gajiya da hakan, yasa harshensa a wuya na yana lasa, ai kuwa na goga masa chocolate d'in a gurin da yake sid'ar, yana kai harshensa yaja tsaki sai kawai naji ya wuntsuloni jikin sa gaba d'aya ya hau sumbatata ta ko'ina.

"Please Mub....."

Ya yi saurin rufe min bakin da nashi, murya na rawa jikin sa na Kyarma yake min magana.

"My Fikre ina son ki gaya min abinda kike bukata nayi miki shi a doran duniyar nan, ki gaya min ko menene I promise you zan miki shi saboda farin cikin ki. Sanar dani abinda kike so zan aiwatar da shi da ikon Allah indai abin baifi karfina ba."

IGIYAR ZATO....💕 || PAID NOVEL (COMPLETED✅)Where stories live. Discover now