💚🍀CHAPTER 40🍀💚

3K 244 21
                                    

DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA.

Janye kafarta tayi Ba tare da ta bude idonta Ba tace banaso....
Hannusa yasa ya janyo kafar yace tashi mana.

Kallonta ya tsaya yi fuskarsa Adan daure yayinda itako ko ta motsa sai ta lumshe ido ta bude ahankali tana kallonsa cikin wani irin kasala da yauki tuni ya soma kuncewa gaba daya, sai ya jishi on.

Wani siririn murya tasa mai gigitarwa tace ina kwana ?

Hararar ta yayi yace me ya hanaki zuwa aiki? Dan yatsine tayi domin wani mugun sarawa da kanta yayi tace kayi hakuri banajin dadi ne shiyasa.

Dariya ta bashi sannan ta Dan bashi tausayi ganin yadda take Abu don atunaninta jinya ne amma sai ya maske Dan karta kawo masa raini inya sake mata dayawa. Yace I don't care...kamin in rife idona in bude ki wuce daki ki sameni bai ko jira amsarta Ba ya ficewarsa.

Cike da mamakin irin halin mahauniya na YAZEED ta mike a daddafe ta nufi dakin NASA domin ta samesa. Kallon me kika tsaya yimin a bakin kofa ya wulla mata ta shigo tana Dan tangadi domin jirin dake dibarta.
Russunawa tayi a gabansa yace wato kina jira inje in tunasar miki aikinki ko?me ya hanaki share min side?

A hankali ta dago zaka rantse cutar ke damunta tace nace banajin dadi ne shiyasa inajin fever ke damuna.
Batayi aune Ba taji hannunsa akan goshinta kamin ya tana wuyanta.
Harara ya harba mata yace karyar banza lafiyarki kalau. Tace wallahi banajin dadi muryarta har rawa yake sanda take magana idanunta sun ciko da hawaye.

Dariya yazeed ke sonyi amma ya dake yace I don't care just get to work nemo tsintsiya.

Tashi tayi Adan fusace zata fice yace zonan ta dawo ta tsaya tare da kauda kai.

Yace for your punishment Daga yau ko wani Daren Allah sai kinmin tausa kinaji ta gyada kai yace good zaki iya fara sharan.

Hanyar kofa ta nufa yace ina kuma zaki tace tsintsiyar zan dauko yace dawo na manta ne jiya nasa lukman ya kawo min machine din da yake share dakina so you don't have to use broom.

Kallonsa ta tsaya yi batareda ta motsa Ba sai aloiacin ya tuna Cewa yayi using English ne Dan dafe goshi yayi aransa yace Imust find a way out ma wannan yarinyar dama yana daya Daga cikin hakkinta in ilmantar da ita.

Da Hannu ya mata alamun tazo matsowa tayi ya nuna mata wani lungu da yatsarsa yace zakiga wani Abu mai dogon baki Kamar na giwa dauko.

Dauko wa tayi ya nuna mata yadda zata kunna, ya ce gwada in gani gwadawa tayi tana Dan murmushi saboda har yanxu weak take jinta. Nuna mata yadda zata yi control din karfin yayi shima ta gwada.

Saboda karambani irin nata Kurewa tayi takai yatsanta wurin aiko taji Yana shirin zu'ke mata yatsa,janyewa tayi da Sauri tana Cewa waiyo Allah zai cinyemin yatsata.

Yazeed just chuckled and said da wa yace kikai hanunki wurin? oya kawo kiga yadda akeyi nuna mata yayi sannan yace Kiyi Sauri ki gama ki Shirya zamu fita. tace yaunefa auren zaliha yace ina sane da hakan. Dan turo baki tayi Dan gani take yazeed kawai so yaje ya kuntata mata. Tace to ina zamu? ya shhhh and work .

Kara turo bakin tayi kamin ta fara aikinta.

Bayan ta gama aikin zata fita yace karki batamin lokaci ki Shirya yanxu tace Toh

Tana fita shima ya Shirya cikin shaddarsa sky blue sabuwa fil da ita,ya feshe jikinsa da turare sannan ya kafa hularsa dinkin buhariyya amma mai tsadace saide bana almubazzaranci ba.

Chas ya fito dashi Kamar shine angon sannan ya fito domin har 1 tayi kuma 2:30 za'a daura auren.

Koda ya fito bai ganta ba Dan haka ya nufi part dinta dai dai ta rufe kofar kenan juyowarta keda wuya sukayi karo kallon kallon su kayi for what seems like eternity kamin yazeed yace muje ko? Tace yo Toni ka sakeni kullum sai kana wani rirrikeni sai kace na maka kama da yar iska.

Dalle bakin yayi yace ba kace banson jin wannan Kalmar ba? Tace toni Toni.....sai tayi shiru yace toke me? Tace babu kayi hakuri sakinta yayi sannan ya kamo hannunta suka fito.

🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹

Lukman ne rike da takalminsa a Hannu yaji wani mummunar faduwar gaba.

Hazbiyallahu wa ni'imal wakil yace sannan ya goge black covered shoe dinshi ya fara sawa.

Sanye yaje cikin farar shadda kal harda babbar Riga wadda zubinsu kusan daya Dana yazeed ne. Kallon karshe ya karayiwa dakinsa daya banbanta Dana sauran kuratan sojojin yayi domin tabbatar da komai tsaf yake sannan ya fice domin shi da yazeed su halarci daurin auren Suleiman da zaliha. Sauri yayi ya rufe kofar dakinsa yana mai Cewa bari in hanzarta kafin uban complain dincan ya fara.

Koda ya Shiga motar da zasu tafi

Ya share kusan 30 mins amma shiru babu alamarsu Dan murmushi yayi yace sh*ge mutumi na yana can ya makalewa yar mutane in Anyi magana yace bayaso.

Nazarin irin kirkin abokin nashi ya fara tun Daga gidan daya canzawa parents din minal da gudun muwar kayan dakin daya yiwa zaliha da yadda ya hadawa sulaiman dinma lefe ya bashi dukda ko dakyar da sudin goshi Sulaiman din ya karba sannan ya Sanar da ahalinsa yazeed dinne yamai suko sai godiya suke Suna sa masa albarka.

Jin an bude motar yasa ya Dan firgita tare da Cewa sannu da fitowa amarya.
Yauwa sannu ina wuni ta fadi hakan Adan kunyace.

Yace lafiya ya gidan da maishi?
Bata amsa ba yazeed yayi knocking glass din window din lukman din. Lukman dinma ya fahimci matsala Dan haka ya fito ya bude masa kofar sannan ya Koma.

Koda suka Shiga yazeed yace shine Dan wulakanci zaka tsaya kana yiwa matata wannan surutun naka ko?lukman yace sorry sir! Yazeed yace kai ni karka wani cemin sir sai kace saniya.
Dariya minal keson yi amma ta cinyeshi.
Yazeed yace ke ta juyo yace kinsan wannan? ta gyada kai,yace wayeshi tace driver dinma ne yace Toh point of correction amini nane.

Zaro ido tayi zatayi magana yace rikewa kanki tambayoyinki Dan bazan iya a amsasu ba, kai luku muje dayan wajan.

Kunna motan yayi domin ya gane me yazeed ke nufi sannan ya figeta a guje minal bata shiryaba ta rungumo yazeed tana zazzare ido shiko wani sanyi gabobinsa sukayi Kamar ammasa wanka da ruwan sanyi.

Gaba daya abinda ya faru jiya ke tariyo masa tsab aiko yanayinsa kana daya ya sauya cikin kankanin lokaci. Lukman ko yana ganin duk abinda ke wakana Dan haka ya kara wuta yana mai kunshe dariyarsa.

Minal kam kunyace ta rufeta amma wallahi bilhakki da Gaskiya bata sakinsa dan gani take Suna raba jiki zata mutu saboda a 120 luku ke tafiya kuma dai kunsan motocin yanxu.

What do you think of this chapter?

Inane yafi muku dadi?Ku Samar dani a comment section.

AUTHOR'S NOTE(JAN HANKALI): Duk Inda ake rubuta 🔞 dinnan bayarwa nake ina fada a dabarance ana rubutamin saboda Gaskiya kunya nakeji. In case kunga wani wajen ana bukatar rubuta irinsu amma bayi ba it means banida Wanda zai rubutamin ne Dan haka zan bada shi a dunkule.

Thank you and don't forget to vote.

Miss untichlobanty💕

8 November, 2019.

DUBA SABON LABARI NA MAI  SUNA YARINYAR CE TAYI MIN FYADE

WANNAN GAJERAN LABARI NE DAYA FARU A GASKE. BAN CANJA SHEKARUN YARINYAR BA KO ALAKA BA,AMMA NA CANJA SUNA, GARI DA KUMA ANGUWA.

LUBABATU YARINYACE YAR SHEKARU 5 KACAL WADDA TA FARA DA TABA MA BABBAN SAURAYI DAN SHEKARU 27 JIKI KAMAR DA WASA ABU YA GIRMAMA. SHIN WAI ME ZAI FARU NE? KO ALJANU NE DA YARINYAR? BUKATAR DA NAMIJI A SHEKARU BIYAR BA ABINDA MUKA SABA JI BANE. SAIDE AYI AIKIN KARFA KARFA TOH FA ANAN ITACE TAYI.

KURUCIYAR MINALWhere stories live. Discover now