CHAPTER 57

2.7K 235 12
                                    

Yazeed yana fitowa yayiwa lukman alamun ya karaso kusa sannan suka nufi guest side nan ya bashi dakuna guda uku tareda parlour yace zasu iya tarewa kan lukman ya gama gininsa tunda yaki yarda yazeed ya masa kyautan wani gida acewarsa yanason zama kusa dasu Dan haka ya siya wani gida kusa da mansion dinsu a unguwar zai gyara.

Godiya sosai lukman yayiwa yazeed Inda yazeed Kece masa Idan yanaso zai fitar dashi wajen yayi karatunsa na sojoji yace a ah yafiso ya kara karatu akan business inyaso sai ya fada kasuwanci Dan yanzu Idan kanaso kayi securing future na family dinka to ka tafi kasuwanci kawai amma aikin gwamnati kam Ba tseratar dakai zaiyi Ba.

Yazeed yace hakane nima ina tunanin Idan nakai 40 years zanyi retire in Koma business dina kaga sai ka fara Kumar min dasu kamin na iso ko? Lukman yace hakan ma yayi.

Asibiti suka nufa Inda yazeed yace bayason convoy,musa da ezikel kawai suzo su rakasu Inda ezikel shi zai tuka motan yayinda lukman da yazeed zasu zauna a baya.

Direct hospital sukayi daya ke asibitin yazeed akakai Jennifer kuma nan akakai ummi. Dakin da Ummi take suka Shiga suka samu ya Abubakar da Laila aciki.
Gaggaisawa sukayi Inda suke tambayan ya jikin Ummi ya Abubakar yace saide ace Alhamdulillah amma babu improvement. Shiru yazeed yayi domin he is planning on calling Dr mashkur wani abokinshi Wanda suka hadu a university sanadiyyar shan cuppucino.

FLASH BACK

Yazeed ne ya shigo wani café me Suna untichlobanty cafe tareda neman sit dake gefen window ya zauna .

Waiter ne yazo yana murmushi saboda ya ganesa tunda regular customer ne yace good day sir!(barks da zuwa yallabai! )Welcome back to untichlobanty cafe! What will you like to have?(sannu da dawowa untichlobanty cafe! Me kakeson a kawo maka?)

Yazeed yace my favorite cappuccino and some pancake.(cappuccino din Dana fi da pancake)
Waiter James yace with syrup or honey? (da syrup ko Zuma?) Yazeed yace with honey(da zuma)

Tafiya waitern yayi dai dai lokacin kararrawan kofan yayi kara alamun wani ya shigo. Table din da yazeed yake zauna yace salam yazeed wace alaika assalam miko masa Hannu yayi sukayi musabaha yace my name is mashkur ahmad and I am a MBBS student yazeed yace nice to meet you. (Sunana mashkur Ahmad kuma ni dalibin karatun likitanci ne. Yazeed yace naji dadin haduwa dakai)
I am yazeed abdulmajeed Umar Army student.(ni kuma yazeed ABDULMAJEED Umar sannan ni karatun soja nakeyi.)

Mashkur yace can I sit with you yace yeah sure (zan iya zama dakai yazeed yace eh ba matsala)dai dai lokacin waiter James ya dawo da murmushi dauke a fuskansa domin ya ganesa yace welcome sir. What will you like to have? Mashkur yace my favorite cappuccino just like his.

Gyara kai waiter James yayi sannan ya juya ya tafi. Mashkur ne ya kalli yazeed yace are you from Nigeria?(kauna Dan Nigeria ne?) Yazeed ya Daga kai yace masha Allah kace kanajin Hausa yazeed yace eh. Mashkur yace that's good to know.

Kana yawa zuwa nanne? Yazeed yace sau uku nake zuwa or hudu. Mashkur Yace wow! Nima haka ai inason cappuccino dinsu is the best shi kadai ma nake sha. Yazeed yace nima haka.
Mashkur yace we are cappuccino buddies kenan suka Dan kashe.

Mashkur yace sorry fa Mr yazeed kar kace na fiya surutu amma Gaskiya you look worried. Yazeed yace babu Komai kawai de na gaji ne Mashkur yace amma Ba haka idonta ya nuna ba. Yazeed ya Dan dara tareda Cewa ba Komai kawaide dad dina na tuna. Mashkur yace kana missing dinshi kenan ka kirasa a waya mana. Yazeed yace ya rasu ai, Idonsa cike da kwalla.
Daga kafadansa Mashkur yayi yace ai sorry buddy Allah yaji kansa. Yace Ameen dai dai lokacin aka kawo nashi cappuccino din suka sha sannan suka tafi after sin bawa juna.su phone number da address.

END OF FLASHBACK

Number din Mashkur ya kira ringing 3 ya dauka tareda fadin buddy kwana dayawa! yakake?yazeed yace lafiya amma ba lau ba.
Mashkur yace subhanallahi wani Abu ne ya samu madam din naka? Yace eh Toh hard a itama amma Koran na daban ne. Wato akwai patients har gida biyu da nakeda su and both of them are in coma.
Mashkur yace subhanallah ya akayi haka yazeed yace sai ka iso dai kawai na turo maka kudin enough please kazo nan if possible gone ma kazo. Mashkur yace right away kuwa Kazan ma na Dade banzo kasar ba tunda Nazi bikinka da madam zakiyya. Dan Sosa kai yazeed yayi cikin jin kunyan rashin kyautawan da yayi yace sorry buddy na manta ban gaiyaceka second marriage dina ba.

Mashkur yace wow!kanason kacemin ka kara aure YAZEED yace yeah. Mashkur yace congrats man! Idan Nazo zanci girkin Amarya kenan hope ta iya traditional food?
Yazeed yace sosai ma kuwa,Mashkur yace kace Idan nazo zansha labari. Yazeed yace Gaskiya kam har sai ka gaji. Nan suka danyi hira kamin Daga baya sukayi sallama.

Wajen Dr Muhammad yazeed yaje sannan ya bashi update akan yadda yayi da Dr Mashkur Dr Muhammad yace hakan ma yayi domin shi din babban likita ne an sanshi sosai ai.

Sallama sukayi kamin yazeed ya nufi office dukda yana yin aikinsa a gida amma sai yad'an Duba saboda abinda ba'a rasa ba.
Bayan Anyi asr yazeed yacewa lukman ya nemo musu abinci a favorite restaurant dinshi saboda ya yadda dasu kuma ya Dade baici abincinsu ba saboda ba zuwa office yaje ba kuma dams ba wani son cin abinci yake ba. Koda aka kawo yazeed kasa ci yayi domin ji yayi ba dadi ba dandano kwata kwata. Haka ya hakura yabar lukman yana fafatawa.

Koda suka dawo gida magrib yayi Dan haka suka tsaya har akayi isha'i ya Shigo gida yanajin yunwa sosai saboda ya kasa cin abincin dazu.

Zama yayi akan three sister tare da kwalawa minal kira.

Baby!baby sweetheart!! Kina inane?

Finally! Toh fans na gode da support dinku 7k reads ba wasa ba.
Don't forget to vote and comment.
Love you😘

Your karamarsu babbarsu

Miss untichlobanty💕

16th December, 2019.

KURUCIYAR MINALWhere stories live. Discover now